1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Taba Ka Lashe: 15.11.2023

November 28, 2023

Rayuwar dalibai Hausawa da ke karatu a Maroko

https://p.dw.com/p/4ZX5x
Hoto: Pius Utomi Ekpei/AFP via Getty Images

Akwai darurruwan dalibai Hausawa da ke zaune a kasar Morocco su na yin karatu a makarantu da birane dabam-dabam. Yawancinsu sun je kasar Moroko ne daga kasashen Najeriya da Jamhuriyar Nijar da Kamaru da kasar Ghana suna neman ilimi. Sai dai sun samu sabuwar rayuwa a kasar ta Maroko saboda sauyin al'adu da yanayin abinci.